Sunday, December 3, 2023

Ba za mu kara wa’adin daina karban tsoffin kudi ba- CBN

Must read

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma.

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma. Gwnanan...

Maukibi: An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da’a yayin fitowar ta su.

An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da'a yayin fitowar ta su. Shekh Qaribullah...

Gwamnan jihar kano Abba kabir Yusuf ya jagoranci kaddamar da raba tikiti ga dalibai 1001 Wanda gwamnati ta dauki nauyin karo karatunsu na digiri...

Gwamnan jihar kano Abba kabir Yusuf ya jagoranci kaddamar da raba tikiti ga dalibai 1001 Wanda gwamnati ta dauki nauyin karo karatunsu na digiri...

Anyi kira da Gwamnatin Tarayya data bude iyakokin Maigatari, Mai Aduwa, Kwangwalan data Illela

ANYI KIRA DA GOBNATIN TARAYYA DATA BUDE IYAKOKIN MAIGATARI, MAI ADUWA, KWANGWALAN DATA ILELA Dan majalisa mai wakiltar Karamar Hukumar Dala kuma mataimakin Shugaban marasa...

Babban Bankin Najeriya (CBN) ya ce ba za a kara wa’adin ranar 31 ga watan Junairun wannan shekara ba domin daina karban tsoffin takardar kudin N200, N500 da N1,000 ba.

Gwamnan babban bankin CBN, Godwin Emefiele ne ya sanar da hakan bayan taron kwamitin kula da harkokin kudi na bankin a Abuja yauTalata.

Babban bankin na CBN ya kuma daga darajar tsarin kudi, wanda ke auna yawan kudin ruwa zuwa kashi 17.5 cikin dari.

A cewarsa, garkuwa da mutane da karbar kudin fansa ya ragu tun bayan da aka sake fasalin takardun kudin.

Ya kuma ce lokacin da aka bayar na musanya tsofaffin takardun kudi na Naira da sababbi ya isa ‘yan Najeriya su rika zuwa bankunan kasuwanci su karbi sabbin takardun kudi.
A ranar 26 ga Oktoba, 2022 ne CBN ya bayyana shirinsa na sake fasalin takardun kudi guda uku.

- Advertisement -

More articles

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

- Advertisement -

Latest article

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma.

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma. Gwnanan...

Maukibi: An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da’a yayin fitowar ta su.

An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da'a yayin fitowar ta su. Shekh Qaribullah...

Gwamnan jihar kano Abba kabir Yusuf ya jagoranci kaddamar da raba tikiti ga dalibai 1001 Wanda gwamnati ta dauki nauyin karo karatunsu na digiri...

Gwamnan jihar kano Abba kabir Yusuf ya jagoranci kaddamar da raba tikiti ga dalibai 1001 Wanda gwamnati ta dauki nauyin karo karatunsu na digiri...

Anyi kira da Gwamnatin Tarayya data bude iyakokin Maigatari, Mai Aduwa, Kwangwalan data Illela

ANYI KIRA DA GOBNATIN TARAYYA DATA BUDE IYAKOKIN MAIGATARI, MAI ADUWA, KWANGWALAN DATA ILELA Dan majalisa mai wakiltar Karamar Hukumar Dala kuma mataimakin Shugaban marasa...

Gwanmatin Kano ta yi bikin yaye tubabbun ‘yan daba

Gwamnatin jihar kano ta bukaci tubabbun yan dabar da suka ajiye makamansu da suzo a hada kai dasu don kara Samar da zaman lafiya...