London Escorts sunderland escorts
Sunday, October 20, 2024

Gwanmatin Kano ta yi bikin yaye tubabbun ‘yan daba

Must read

Zamu Matse Enyimba Har Gida – Inji Aminu Bajahilci

Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars Aminu Sani yasha alwashin bawa marada kunya a wasan su na gaba da zasu fafata da...

Kisan Masu Maulidi: Gwamnati ba ta shirya yiwa musulmi adalci ba

Kisan Masu Maulidi: Gwamnati ba ta shirya yiwa musulmi adalci ba Ba mu gamsu da matakan da gwamnatin tarayya ta ce zata dauka don nuna...

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma.

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma. Gwnanan...

Maukibi: An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da’a yayin fitowar ta su.

An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da'a yayin fitowar ta su. Shekh Qaribullah...

Gwamnatin jihar kano ta bukaci tubabbun yan dabar da suka ajiye makamansu da suzo a hada kai dasu don kara Samar da zaman lafiya a jihar kano.

Gwamna Abba kabir Yusuf ne ya bayyana haka alokacin da yayi taron taya tubabbun murnar zama jakadu na gari a rufaffen dakin taro dake satadiyon din sani Abacha kofar mata.

Gwamnan ya kara da cewa ashirye gwamnati take ta dauki nauyin dukkan Wanda zai koma makaranta tun daga matakin firamare har zuwa jami’a.

Ya kuma bayyana cewa nan da mako biyu zaayi bikin basu tallafi da kuma koya masu Sana’oin dogaro da kai
daga bisani ya yabawa kwamishinan yan sanda na jihar kano Muhd Usaini Gumel.

Da yake nasa jawabin kwamishinan yansanda na jihar kano yayi kira ga malamai da alumma dasu cigaba dayi musu addua da kuma jansu ajiki batare da nuna masu banbanci ba

Wakilimmu Murtala Abdullahi Baba ya rawaito mana cewa sarkin kano Alh Aminu Ado Bayero ya yabawa da gwamnatin jihar kano da kwamishinan yansanda bisa yadda sukayi tunanin hada kai da tubabbun wajen Samar da zaman lafiya a jihar kano ya kuma bukaci alumma da acigaba da addua don samun dorewar zaman lafiya a jihar.

- Advertisement -

More articles

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

- Advertisement -

Latest article

Zamu Matse Enyimba Har Gida – Inji Aminu Bajahilci

Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars Aminu Sani yasha alwashin bawa marada kunya a wasan su na gaba da zasu fafata da...

Kisan Masu Maulidi: Gwamnati ba ta shirya yiwa musulmi adalci ba

Kisan Masu Maulidi: Gwamnati ba ta shirya yiwa musulmi adalci ba Ba mu gamsu da matakan da gwamnatin tarayya ta ce zata dauka don nuna...

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma.

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma. Gwnanan...

Maukibi: An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da’a yayin fitowar ta su.

An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da'a yayin fitowar ta su. Shekh Qaribullah...

Gwamnan jihar kano Abba kabir Yusuf ya jagoranci kaddamar da raba tikiti ga dalibai 1001 Wanda gwamnati ta dauki nauyin karo karatunsu na digiri...

Gwamnan jihar kano Abba kabir Yusuf ya jagoranci kaddamar da raba tikiti ga dalibai 1001 Wanda gwamnati ta dauki nauyin karo karatunsu na digiri...