London Escorts sunderland escorts
Sunday, October 20, 2024

Anyi kira da Gwamnatin Tarayya data bude iyakokin Maigatari, Mai Aduwa, Kwangwalan data Illela

Must read

Zamu Matse Enyimba Har Gida – Inji Aminu Bajahilci

Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars Aminu Sani yasha alwashin bawa marada kunya a wasan su na gaba da zasu fafata da...

Kisan Masu Maulidi: Gwamnati ba ta shirya yiwa musulmi adalci ba

Kisan Masu Maulidi: Gwamnati ba ta shirya yiwa musulmi adalci ba Ba mu gamsu da matakan da gwamnatin tarayya ta ce zata dauka don nuna...

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma.

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma. Gwnanan...

Maukibi: An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da’a yayin fitowar ta su.

An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da'a yayin fitowar ta su. Shekh Qaribullah...

ANYI KIRA DA GOBNATIN TARAYYA DATA BUDE IYAKOKIN MAIGATARI, MAI ADUWA, KWANGWALAN DATA ILELA

Dan majalisa mai wakiltar Karamar Hukumar Dala kuma mataimakin Shugaban marasa rinjaye azauran majalisar wakilai ta kasa Hon. Aliyu Sani Madakingini Ya gabatar da wannan kuduri jiya Talata a zaman majalisar. Dan majalisar yakara da cewa wadannan Iyakoki wanda suka da Maigari a jahar Jigawa. Mai Aduwa da kwangwalan a jahar Katsina da kuma Ilela a jahar Sokoto. Duk da jahar Kano na zama babbar cibiyar kasuwancin kasa da kasa wanda ake gudanarwa tsakanin ‘yan kasuwar Najeriya da ‘yan kasuwar dasuka fito daga makotan kasarnan kamar kasar Nijar, Mali, Chadi, Kamaru, sauran kasashen dasuka hada Iyaka da Najeriya.

Aliyu Madaki yace duk da munasane da takunkumin da Majalisar kula da Raya Tattalin Arziqin Kasashen Yammacin Afirka tasakawa Sojojin dasuyi juyin mulki a kasar Nijar.

Haka zalika, Madakin Gini yakara da cewa ta dalilin rufe Iyakokin yajawo takaitar zirga zirgar Al’umomin dake Iyakokin. Kuma yakawo yankewar huldar kasuwancin dayake gudana tsawon shekaru, musamman ma jahar Kano wadda tazama cibiyayar kasuwancin Arewacin Najeriya.

Dan majalisar yakara da cewa, rufe Iyakokin yahaifar da yawaitar Fasa Kauri kuma yajawo karuwar shigar matasa aiyukan Ta’addanci wanda yakawo rashin tsaro a jahohin dake Arewacin Najeriya.

Akarshe Aliyu Madakin Gini Yace Idan Gobnatin Tarayya tasake bude wadannan Iyakokin sannan akasa matakan tsaro sosai ga dukkan kayan da za’a shigo dasu kasarnan hakan zai haifar da cigaban zaman lafiya da kyakykyawar alakar dake tsakanin Najeriya da kasashe makotan. Kuma zai magance yawaitar Fasa Kauri wanda hakan yana kawo nakasu ga Tattalin Arziqin Najeriya.

- Advertisement -

More articles

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

- Advertisement -

Latest article

Zamu Matse Enyimba Har Gida – Inji Aminu Bajahilci

Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars Aminu Sani yasha alwashin bawa marada kunya a wasan su na gaba da zasu fafata da...

Kisan Masu Maulidi: Gwamnati ba ta shirya yiwa musulmi adalci ba

Kisan Masu Maulidi: Gwamnati ba ta shirya yiwa musulmi adalci ba Ba mu gamsu da matakan da gwamnatin tarayya ta ce zata dauka don nuna...

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma.

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma. Gwnanan...

Maukibi: An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da’a yayin fitowar ta su.

An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da'a yayin fitowar ta su. Shekh Qaribullah...

Gwamnan jihar kano Abba kabir Yusuf ya jagoranci kaddamar da raba tikiti ga dalibai 1001 Wanda gwamnati ta dauki nauyin karo karatunsu na digiri...

Gwamnan jihar kano Abba kabir Yusuf ya jagoranci kaddamar da raba tikiti ga dalibai 1001 Wanda gwamnati ta dauki nauyin karo karatunsu na digiri...