London Escorts sunderland escorts
Saturday, October 19, 2024

An yi garkuwa da dalibai mata biyar a jami’ar tarayya ta Dutsinma

Must read

Zamu Matse Enyimba Har Gida – Inji Aminu Bajahilci

Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars Aminu Sani yasha alwashin bawa marada kunya a wasan su na gaba da zasu fafata da...

Kisan Masu Maulidi: Gwamnati ba ta shirya yiwa musulmi adalci ba

Kisan Masu Maulidi: Gwamnati ba ta shirya yiwa musulmi adalci ba Ba mu gamsu da matakan da gwamnatin tarayya ta ce zata dauka don nuna...

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma.

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma. Gwnanan...

Maukibi: An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da’a yayin fitowar ta su.

An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da'a yayin fitowar ta su. Shekh Qaribullah...

Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki a dakunan kwanan dalibai na jami’ar tarayya da ke Dutsinma (FUDMA), jihar Katsina, inda suka yi awon gaba da dalibai mata guda biyar.

Rahotanni sun bayyana cewa lamarin ya faru ne da sanyin safiyar yau  Laraba, a dakunan kwanan dalibai da ke a Dutsinma.

Har zuwa lokacin hada wannan rahoto, babu wani bayani dangane da halin da wadanda abin ya shafa ke ciki domin wadanda suka yi garkuwa da su ba su tuntubi iyalansu ba.

Shugaban sashin hulda da jama’a na jami’ar Habibu Umar Aminu ya tabbatar da cewa lamarin ya faru ne da misalin karfe biyu na safiyar ranar Laraba, inda ya kara da cewa ana ci gaba da kokarin kubutar da wadanda lamarin ya shafa.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Katsina, ASP Sadiq Aliyu Abubakar, ya ce an kama mutum daya da ake zargi da bayar da bayanai ga ‘yan ta’addan.

Ya bayyana cewa an kuma kama wasu mutane da ake zargin suna da hannu wajen yin garkuwa da daliban.

- Advertisement -

More articles

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

- Advertisement -

Latest article

Zamu Matse Enyimba Har Gida – Inji Aminu Bajahilci

Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars Aminu Sani yasha alwashin bawa marada kunya a wasan su na gaba da zasu fafata da...

Kisan Masu Maulidi: Gwamnati ba ta shirya yiwa musulmi adalci ba

Kisan Masu Maulidi: Gwamnati ba ta shirya yiwa musulmi adalci ba Ba mu gamsu da matakan da gwamnatin tarayya ta ce zata dauka don nuna...

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma.

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma. Gwnanan...

Maukibi: An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da’a yayin fitowar ta su.

An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da'a yayin fitowar ta su. Shekh Qaribullah...

Gwamnan jihar kano Abba kabir Yusuf ya jagoranci kaddamar da raba tikiti ga dalibai 1001 Wanda gwamnati ta dauki nauyin karo karatunsu na digiri...

Gwamnan jihar kano Abba kabir Yusuf ya jagoranci kaddamar da raba tikiti ga dalibai 1001 Wanda gwamnati ta dauki nauyin karo karatunsu na digiri...