Sunday, December 3, 2023

Gwamnoni shida sun gaza cin zabe don tsallakawa majalisar dattawa

Must read

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma.

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma. Gwnanan...

Maukibi: An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da’a yayin fitowar ta su.

An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da'a yayin fitowar ta su. Shekh Qaribullah...

Gwamnan jihar kano Abba kabir Yusuf ya jagoranci kaddamar da raba tikiti ga dalibai 1001 Wanda gwamnati ta dauki nauyin karo karatunsu na digiri...

Gwamnan jihar kano Abba kabir Yusuf ya jagoranci kaddamar da raba tikiti ga dalibai 1001 Wanda gwamnati ta dauki nauyin karo karatunsu na digiri...

Anyi kira da Gwamnatin Tarayya data bude iyakokin Maigatari, Mai Aduwa, Kwangwalan data Illela

ANYI KIRA DA GOBNATIN TARAYYA DATA BUDE IYAKOKIN MAIGATARI, MAI ADUWA, KWANGWALAN DATA ILELA Dan majalisa mai wakiltar Karamar Hukumar Dala kuma mataimakin Shugaban marasa...

Akalla gwamnoni shida masu barin gado sun gaza a yunkurinsu na tsallakawa majalisar dattawan Najeriya bayan wa’adinsu biyu na shekara takwas.
Gwamnonin da ke barin gado sun sha kaye a zaben ‘yan majalisar dokokin kasa da aka gudanar ranar 25 ga watan Fabrairu a mazabunsu na majalisar dattawa.
Tun bayan da Najeriya ta koma kan turbar dimokuradiyya a shekarar 1999 bayan mulkin soja na tsawon shekaru, majalisar dokokin dattawa na zama a matsayin ‘gidan ritaya’ na tsaffin gwamnoni.
Gwamnonin da suka yi rashin nasara kawo yanzu sun hada da Ben Ayade (Cross River), Samuel Ortom na jihar Benue, Ifeanyi Ugwuanyi na Enugu, Darius Ishaku na Taraba, Simon Lalong (Plateau), Okezie Ikpeazu (Abia) da Atiku Bagudu na Kebbi.
Gwamna Dave Umahi na Jihar Ebonyi da Gwamna Abubakar Bello, na Jihar Neja duk sun samu kujerunsu a Majalisar Dattawa.
A yanzu a na dakon sakamakon gwamnan jihar Sokoto Aminu Tambuwa wanda shima ya tsaya zaben sanata bayan da ya ke shirin kare wa’adin sa na biyu a mulki.

- Advertisement -

More articles

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

- Advertisement -

Latest article

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma.

Gwnanatin jahar kano ta bukaci malamai dasu cigaba da dafawa kokarin ta na wayar da Kan matasa Kan illolin shaye shaye a tsakanin alumma. Gwnanan...

Maukibi: An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da’a yayin fitowar ta su.

An ja hankalin mabiya darikar Qadiriyya da zasu fita Taron maukukibin Qadiriyya a gobe Asabar dasu zamo Masu da'a yayin fitowar ta su. Shekh Qaribullah...

Gwamnan jihar kano Abba kabir Yusuf ya jagoranci kaddamar da raba tikiti ga dalibai 1001 Wanda gwamnati ta dauki nauyin karo karatunsu na digiri...

Gwamnan jihar kano Abba kabir Yusuf ya jagoranci kaddamar da raba tikiti ga dalibai 1001 Wanda gwamnati ta dauki nauyin karo karatunsu na digiri...

Anyi kira da Gwamnatin Tarayya data bude iyakokin Maigatari, Mai Aduwa, Kwangwalan data Illela

ANYI KIRA DA GOBNATIN TARAYYA DATA BUDE IYAKOKIN MAIGATARI, MAI ADUWA, KWANGWALAN DATA ILELA Dan majalisa mai wakiltar Karamar Hukumar Dala kuma mataimakin Shugaban marasa...

Gwanmatin Kano ta yi bikin yaye tubabbun ‘yan daba

Gwamnatin jihar kano ta bukaci tubabbun yan dabar da suka ajiye makamansu da suzo a hada kai dasu don kara Samar da zaman lafiya...